1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Yamma

September 15, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan yadda ake zullumin wani jirgin saman sojin Najeriya ya yi lugudan wuta a kan fararen hula a jihar Yobe. Muna tafe da rahoto game da Ranar Dimukuradiyya ta Duniya. Sai rahoto kan yadda 'yan jarida ke fuskantar matsalar inshorar lafiya a Jamhuriyar Nijar.

https://p.dw.com/p/40N84