1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

July 27, 2021

Cikin shirin za a ji yadda mazauna gabar tafkin Chadi suka fara ayyukan farfado da rayuwar yau da kullum bayan da rikicin Boko Haram ya nakasa yankin. A Najeriya ana dora ayar tambaya ne a kan makomar daliban makarantar Kagara da ke hannun 'yan bindiga.

https://p.dw.com/p/3y9Gt