1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

July 14, 2021

Cikin shirin za a ji a Najeriya hukumar EFCC ta kadammar da wata sabuwar manhaja da zata bai wa alumma damar fallasa masu aikata laifufuka na cin hanci da rashawa. A Nijar matasan Agadez ne ke farin ciki bayan da kasar Aljeriya ta bude iyakarta bayan rufe ta da ta yi a bara saboda corona.

https://p.dw.com/p/3wUXD