1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
March 19, 2021

A cikin shirin za a ji cewa shekaru 10 kenan da Kungiyar Kawancen Tsaro ta NATO ta tallafa wa 'yan tawayen kasar Libiya wadanda suka tayar da kayar baya wa tsohon shugaban kasar Muammar al-Gaddafi kayar baya, a yayin da 'yan adawa suka nace da ci gaban zanga-zangar kin jinin adawa da sakamakon zabe.

https://p.dw.com/p/3qtLO