SiyasaShirin Yamma:To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou03/04/2021March 4, 2021A cikin shirin za a ji cewa kotun kolin Ghana ta yi watsi da karar dan takarar adawa da ya kalubalanci sakamakon zaben kasar, a yayinda a Jamhuriyar Nijar madugun adawa Mahamane Ousmane ya samu kyakyawan tarbe daga magoya bayansa.https://p.dw.com/p/3qEE8Talla