1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
September 16, 2020

A cikin shirin za a ji cewa ana shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Edo a Najeriya, a yayin da a Jamhuriyar Nijar hukumar tace labarun kaar ce ta gana da 'yan jarida don shirya yadda za a tunkari gangamin yakin neman zaben da ke tafe. Akwai shirin Taba Ka Lashe da shirin Mutum da Duniyasa.

https://p.dw.com/p/3iaIB