A cikin shirin za a ji cewa ana shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Edo a Najeriya, a yayin da a Jamhuriyar Nijar hukumar tace labarun kaar ce ta gana da 'yan jarida don shirya yadda za a tunkari gangamin yakin neman zaben da ke tafe. Akwai shirin Taba Ka Lashe da shirin Mutum da Duniyasa.