1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Zulaiha Abubakar
May 29, 2018

Cikin shirin zaku ji cewar Jagorori guda hudu da ke da iko a kasar Libiya da shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya gayyato, sun kudri a niyar shirya zabukan shugaban kasa da na 'yan majalisar dokoki a ranar 10 ga watan Disamba mai zuwa a kasar.

https://p.dw.com/p/2yU15