Za a ji yadda takaddama tsakanin gwamnatocin Najeriya da Ghana ke kara kamari sakamakon matakin hukumomin Ghana a kan 'yan Najeriya da ke kasuwanci a kasar. Yayin da ya rage makonni da zabuka A Nijar, wani sabon rikici ya kunno kai bayan hukumar zaben kasar ta sanar da bugo sabbin katunan zabe.