1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma: 30.07.2018

Mohammad Nasiru Awal
July 30, 2018

A cikin shirin za ku ji cewa 'yan Zimbabuwe sun fita kwansu da kwarkwatansu don kada kuri'a a zaben gama gari karo na farko tun bayan hambarar da Robert Mugabe. A Mali kuwa ana zaman jiran sakamakon zabe na ranar Lahadi.

https://p.dw.com/p/32LlF