SiyasaShirin Yamma 28.08.2021To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaFauziyya Dauda08/28/2021August 28, 2021A cikin shirin za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amirka ta Pentagon ta ce harin sama da dakarun Amirka suka kaddamar a Afganistan ya yi sanadiyar mutuwar wasu jiga-jigan kungiyar ISIS tare da raunata wasu. https://p.dw.com/p/3zcRsTalla