A cikin shirin za a ji cewa Majalisar dokokin Nijar ta tafka mahawar game da batun tsige gwamnatin Brigi Rafini, kana kuma a Najeriya za ku ji cewa Daruruwan ‘yan gudun hijira ne su ka gudanar da wata zanaga-zanga yau a garin Maiduguri domin nuna fushin su kan halin yunwa da suke fuskanta