Cikin shirin za a ji cewa ministocin kula da harkokin tsaro da na aikin gona na kungiyar Ecowas sun gudanar da wani muhimmin taro a Abujan Najeriya inda suka dauki matakai na shawo ci gaba da bazuwar rigingimu tsakanin makiyaya da manoma da ke zama babbar barazanar rashin tsaro a kasashen yankin.