1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 26.02.2021

Binta Aliyu Zurmi
February 26, 2021

A cikin shirin za a ji Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa duban al'umma da ke gudun hijira a yankunan gabashin Afirka ne ke fuskantar barazanar tsunduma cikin matsananciyar yunwa a wannan shekarar.

https://p.dw.com/p/3pzPd