Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Kasar China za ta kawo karshen dokar killacewa ga wadanda suka shiga kasar baki daga ranar takwas ga watan Janairu na sabuwar shekara ta 2023.
Kungiyar tarayyar Turai ta bukaci jakadan kasar China a kungiyar da ya sanarwa da mahukuntan Sin bukatar neman su taimaka kawo karshen zubda jini da babbar kawarsu Rasha ke yi a kasar Ukraine.
China ta kaddamar da jirgin saman jigilar fasinja na farko da kasar ta kera da nufin yin gogayya da kasashe Yamma a fanni sufirin jiragen sama.
An rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna tsakanin Rasha da China tare da kulla kawancen tattalin arziki
Shugabar kasar Taiwan Tsai Ing-wen ta sha alwashin ci gaba da samar da zaman lafiya a daukacin yankunan tsibirin duk kuwa da matsin lambar da suke fuskanta daga sojojin kasar China.