1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma: 23.09.2020

Ahmed Salisu
September 23, 2020

Shirin ya kunshi labaran duniya da rahotanni wanda a ciki aka ji cewa a Najeriya ana maida martani kan sa ido da kungiyar kasa da kasa ta FinCEN da ke bincike a kan cin hanci da rashawa tace ta na yi a kan makudan kudadden da ta gano an sanya a asusun ajiya na kasashen waje malakar tsaffin shugabanin Najeriya.

https://p.dw.com/p/3iup9