A cikin shirin za a ji cewar a kasar Ghana kungiyoyin 'yan jarida sun gudanar da zaman makoki bayan kisan da aka yi wa wani dan jarida mai binciken kwakwaf a kasar. A Jamhuriyar Nijar muhawara ta kaure tsakanin bangarorin siyasar kasar a game da jadawalin zabukan da za a yi a 2020.