1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 15.10.2019

Binta Aliyu Zurmi
October 15, 2019

A cikin shirin za a ji cewar hukumar shige da fice ta Najeriya ta ce ba gudu ba ja da baya a ci gaba da rufe kan iyakokin kasar ta. A jamhuriyar Nijar kuwa kasar ke cikin kasashen da ke fama da azabar yunwa, a cewar wani sabon rahoton kungiyar yaki da yunwa ta duniya.

https://p.dw.com/p/3RLqG