Zaku ji cewar Shugaba Salva Kiir na kasar Sudan ta Kudu da jagoran 'yan tawaye Riek Machar sun rattaba hannu akan yarjejeniyar raba mulkin kasar a tsakanin su,a cikin yunkurin kawo karshen yakin basasar da aka kwashe shekaru biyar ana gwabzawa a kasar.