1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 14, 2023

A Najeriya kuwa, gwamnati ce ta kaddamar da shirin ciyar da yara 'yan makaranta da nufin magance gararanbar da yaran suke yi a kan tituna. A Kamaru domin jin matakin da gwamnati ke dauka yayin da ake samun karuwar hadarurruka da ke lakume rayuwar mutane a kasar.

https://p.dw.com/p/4RKs2