1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 5, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, manoma a jihar Kadunan Najeriya sun bukaci gwamnati kan ta kara inganta tsaro a dazukan jihar domin dakile masu garkuwa da mutane. 'Yan gudun hijira a Malawi na neman daukin gwamnatin kasar.

https://p.dw.com/p/4Qvy0