1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

Abdoulaye Mamane Amadou
March 5, 2023

A cikin shirin za a ji cewa miliyoyin manoma a Jamhuriyar Nijar sun karkata zuwa ga noman rani samakon yadda damina ke zo masu da gardama. A yayin da ake dab da zaben gwamnoni a Najeriya wasu jam’iyyun siyasa sun kaddamar da taron wayar da kan magoya bayansu yadda za a gudanar da jifar kuri’a da dakon sakamakon zabe.

https://p.dw.com/p/4OGge