Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Shirin na kunshe da labarai da rahotanni daga bangarori dabam-dabam.
Samar da riga-kafin corona a Afirka ada takunkumin ECOWAS kan Mali da kuma gasar AFCON, sun dauki hankulan jaridun Jamus na wannan makon.
Cutar amai da gudawa ko kuma Kwalara ta barke a tsakanin mutum sama da 100,000 da ambaliyar ruwa ta tilasta wa barin gidajensu a Kamaru da Chadi a cikin wannan wata na Oktoba.
Rikicin Mali da annobar corona a Afirka da kuma gasar cin kofin kwallon kafar Afirka AFCON, sun dauki hankalin jaridun Jamus a wannan makon.
Takaddama ta barke a Kamaru a sakamakon hukuncin dauri da wata kotun kasar ta yanke wa wasu magoya bayan madugun adawan kasar Maurice Kamto.