A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto a game da yadda wata matashiya a Kaduna Najeriya ta yi wa saurayinta dinkin sallah da rahoto a kan zargin wawure kayan tallafin corona da karin bayani a kan yadda 'yan adawar Mali suka bijire wa yunkurin ECOWAS na sasanta rikicin siyasar Mali.