1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
June 30, 2020

A cikin shirin za a ji cewa Annobar COVID-19 na neman haifar da mummunan tsaiko a aikin fidda adadin danyan mai da Najeriya ke fitarwa waje. Najeriya da Kamaru na laluben hanyar maganata ta'addanci ta kan iyakokinsu. a Nijar biyo bayan annobar corona, makiyaya sun koka da matsalolin kiwo musamman a kan iyakokin kasashen da ke makwabtaka da Nijar.

https://p.dw.com/p/3eXyo