1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe 28.06.2018

June 28, 2018

Cikin shirin za a ji cewa kasar China na son bunkasa huldar tsaro tsakaninta da nahiyar Afirka. Tuni ta gayyaci shugabannin rundunar sojojin Afirka zuwa Beijing da nufin tattaunawa tare da bullo da sabuwar dangantaka. Taron na birnin Bejing dai an fara shi ne a ranar 26 ga wannan wata na Yuni da muke ciki kuma za a kammala a ranar 10 ga watan gobe na Yuli.

https://p.dw.com/p/30SE0