1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe 16-08-21

Abdourahamane Hassane
August 16, 2021

Hukumar kula da zabe a Kasar Zambiya ta sanar da cewar jagoran 'yan adawa Haikande Hichilema ya samu nasara da gagarumin rinjaye a zaben shugaban kasar da aka yi a makon jiya a gaban shugaba mai barin gado Edgar Lungu

https://p.dw.com/p/3z234