SiyasaShirin Safe 15.12.2018 To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa12/15/2018December 15, 2018Cikin shirin za a ji cewa hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya, ta ce sama da mutum dubu 52 ne rikice-rikice suka raba da muhalli a yammacin Jamhuriyar Nijar daga watan Janairun 2018 i zuwa halin da ake ciki.https://p.dw.com/p/3AAdnTalla