Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
A cikin shirin za a ji bukatar alumma a Najeriya na a dawo da sarakunan gargajiya domin magance matsalar tsaro.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3nfQ1
A sakamakon yawaitar aiyukan 'yan bindiga ne gwamnatin tarayyar Najeriya ta dakatar da aikin hakar ma'adinai dama shawagin jiragen sama a sararin samaniyar jihar Zamfara da ke arewacin kasar.
Jihar Bauchi da ke yankin arewa maso gabashin Najeriya, ta karbi bakuncin gwamnonin jihohin shiyyar wadanda ke taro a kan matsalolin tsaro da suka addabe su a halin yanzu.
'Yan Najeriya na mayar da martani kan batun kare kai daga hare-haren 'yan bindiga, a yayin da ake ci gaba da neman hanyoyin kawo karshen rashin tsaron da tai aure tana shirin tarewa a cikin kasar.
Nada sababbin manyan hafsoshin tsaro a Najeriya, na ci gaba da sanya murna a tsakanin al'ummar kasar da ke cike da fatan samun sauyi.