1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Safe 04.02.2021

February 4, 2021

Shirin ya kunshi labaran duniya inda a Myanmar aka toshe Facebook. Cikin rahotannin akwai batun siyasar Nijar inda jam'iyyu ke mara wa 'yan takara na gwamnati mai ci a shirin zabe zagaye na biyu. Za a ji yanda ta'asar Boko Haram ta rusa wa wasu a Najeriya rayuwa.

https://p.dw.com/p/3oqu8