1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

May 16, 2023

A cikin shirin za a ji cewa: Amurka ta dauki matakin lababtar da wadanda ke da hannu a kura-kurain da aka samu a zabukan Najeriya, a Ghana jam'iyyar adawa ta NDC ta tsayar da John Mahama a matsayin dan takararta a zaben shugaban kasar na shekarar 2024.

https://p.dw.com/p/4RS55