1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

March 23, 2023

A cikin shirin za a ji tarin kalubalen da ke jiran sabon gwamnan jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, a Nijar an buda taron masu ruwa da tsaki kan harkokin tsaro na kungiyar Liptako Gourma.

https://p.dw.com/p/4P8Ce