1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

February 23, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya kananan Jam’iyyun na ci gaba da narkewa suna komawa ga manyan Jam’iyyun da ake sa ran za su kai labari a zaben kasar, a Nijar ta'addanci na neman durkusar da aikin hakar ma'adanai a yanmacin kasar.

https://p.dw.com/p/4NtTf