A cikin shirin za a ji cewa al'ummar Isra'ila na ci gaba da mayar martani kan nadin sabon firaministan kasar da zai jagoranci gwamnatin kasar, a yayin da a Najeriya wani harin da 'yan Boko Haram a sansanin sojan Super Camp da ke Maiduguri na ci gaba da daurewa mazauna yankin kai duba da kasancewarsa daya daga cikin manyan sansanonin sojan Najeriya.