1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Rana

March 22, 2021

A cikin shirin za ku ji Nijar na jimamin kisan da 'yan ta'adda suka yi a ranar Lahadi a yankin jihar Tahoua sannan akwai rahoto a kan gobarar da ta lakume dukiyoyin mutane a Katsina Najeriya. Muna dauke da rahoto a game da yadda Nijar ta karbi tallafin rigakafin corona daga China.

https://p.dw.com/p/3qxim