1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Rana

January 18, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan kaurace wa garin Marte da jama’a ke yi bayan da harin da Boko Haram ta kai a karshen mako sannan muna dauke da rahoto kan bude makarantu a jihar Filato Najeriya da rahoto kan samun wasu jami’ai da hannu a safarar hodar iblis a Nijar.

https://p.dw.com/p/3o5MK