Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Za a ji cewa gwamnatin jihar Edo ta sa dokar hana fita a Benin babban birnin jihar byan kona ofishin 'yan sanda
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3k8ph
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta sallami wasu daga cikin jerin matasa masu zanga-zangar sake bude Lekki gate da ke Lagos a kudancin Najeriya.
A Najeriya Fulani makiyaya na cikin zullumi, a jihohin Oyo da Edo da ke sashen Kudu maso Kudancin Najeriya da kuma Abiya da Ebonyi a yankin Kudu maso Gabas.
Hadaddiyar kungiyar masu safarar abinci da dabbobi daga Arewa zuwa Kudancin Najeriya ta dakatar da harkokinta bayan karewar wani wa'adi da ta bai wa hukumomin Kasar kan wasu kokensu da suke son a magance.
Hukumomi a Najeriya sun yi kashedi ga masu aniyar yin gangami a ranar Asabar a birnin Lagos domin neman shari'a ta yi aikinta bayan cin zarafin da aka yi wa matasa.