A cikin shirin bayan labaran duniya muna dauke da rahotan hada-hadar kasuwanci wanda ya duba kasuwancin dankali a jihar Sokoto ta Najeriya da shirin Ciniki da Masana’antu da ya duba irin asarar da Saudiyya za ta yi a sakamakon hana maniyyata daga ketare aikin hajjin bana a sakamakon annobar corona.