Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Akalla mutane tara ne suka mutu a wani turmutsitsin da ya barke a birnin Karachi da ke kudancin Pakistan,yayin da jama'a suka garzaya zuwa wata masana'anta da aka shirya rabon sadaka na azumin Ramadan
Gwamnatin Pakistan na nazarin haramta jam'iyyar tsohon Firaministan kasar Imran Khan bayan shafe kwanaki ana fama da tashin hankali
Tsohon Firanministan Pakistan, Imran Khan ya isa gidansa da ke birnin Lahore bayan da wata kotu a Islamabad ta bayar da belinshi.
Kasashen Iran da Pakistan sun kaddamar da wata kasuwa a kan iyakar kasashen biyu, domin karfafa dangantakar da ke tsakaninsu.
Akalla mutane tara ne suka mutu a wani turmutsitsin da ya barke a birnin Karachi da ke kudancin Pakistan,yayin da jama'a suka garzaya zuwa wata masana'anta da aka shirya rabon sadaka na azumin Ramadan.