SiyasaSaurari shirin rana: 24.03.2021To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaZainab Mohammed Abubakar03/24/2021March 24, 2021An bayyana Shugaba Denis Sassou Nguesso na kasar Kongo Brazzaville, a matsayin wanda ya lashe zaben kasar da aka yi a ranar Lahadin da ta gabata. Shugaban ya lashe zaben da bangaren ke shirin kalubalanta ne, da gagarumin rinjaye.https://p.dw.com/p/3r4fCTalla