SiyasaShirin Rana 22.10.2021To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaFauziyya Dauda10/22/2021October 22, 2021A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, Majalisar dokokin kasar ta daidaita sassan dokar zabe da ta yiwa garanbawul, bayan samun sabani tsakanin abubuwan da majalisun dattawa da wakilai suka amince da shi. https://p.dw.com/p/4240yTalla