1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana 20.03.2018

March 20, 2018

A cikin shirin za a ji cewa, kungiyar Amnesty International ta zargi jami'an tsaron Najeriya da kin daukar matakin tsaro don hana aukuwar sace 'yan matan sakandaren Dapchi da ke a jahar Borno da mayakan kungiyar Boko Haram suka yi a watan da ya gabata.

https://p.dw.com/p/2ueK5