SiyasaShirin Rana 19-05-21To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane05/19/2021May 19, 2021A Jamhuriyar Nijar kungiyar Transparency International reshen kasar da kungiyoyin fafutukar kare hakkin dan Adam, sun nuna gamsuwarsu da sabon shirin yaki da cin hanci da rashawa mai lakabin Operation ba Sani ba Sabo.https://p.dw.com/p/3tdWBTalla