SiyasaShirin rana: 15.12.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMohammad Nasiru Awal12/15/2018December 15, 2018A cikin shirin za ku ji cewa wasu mata biyu 'yan kunar bakin wake sun kai hari kan iyakar Najeriya da Kamaru. A Habasha rikicin kabilanci ya yi sanadi na rayukan mutane gommai.https://p.dw.com/p/3ABIrTalla