1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Rana 14.01.2021

January 14, 2021

Shirin ya kunshi labaran duniya da kuma halin da ake ciki na yajin aiki da likitoci suka fara a Nijar. A Najeriya masarautar Argungu da ke jihar Kebbi ta sasanta rikici tsakanin makiyaya da kuma manoma. Abzinawan kasar Aljeriya kuma biki suka yi na shiga sabuwar shekarar gargajiya.

https://p.dw.com/p/3nvif