Muna amfani da "Cookies" domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet. Za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu.
Shuwagabanni da al'ummomin kasashen Larabawa, na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu kan kulla alakar diplomasiyya tsakanin Hadaddiyar Daular Larabawa da Isra'ila.
Tura sakon Facebook Twitter Whatsapp Web EMail Facebook Messenger Web
Permalink https://p.dw.com/p/3gzWF
Kungiyar Jihad al Islami a Gaza ta sanar da tsagaita wuta a wannan Alhamis bayan Israila ta baiyana kawo karshen farmaki a yankin.
Tana kasa tana dabo a zaben 'yan majalisar dokokin Isra'ila bayan da aka gaza samun gwani a zaben tsakanin Firaminista Benjamin Netanyahu da kuma tsohon hafsan hafsoshin soji Benny Gantz.