1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana 13-10-19

Abdourahamane Hassane
October 13, 2019

Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe sojoji da kuma fararen hula a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. Kasar dai na cewa ta ci karfin ta'addancin da ake fuskanta tsawon shekaru.

https://p.dw.com/p/3RDX0