SiyasaShirin Darasin Rayuwa kan faduwa a zabe a NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaZahr'deen06/10/2022June 10, 2022A yayin da manyan jam'iyyun Najeriya suka kammala zabukan tantance gwani da ya samar da 'yan takara da za su fafata a zaben gama-gari na kasar na badi, 'yan takara da suka sha kaye a zaben na ci gaba da rayuwa cikin damuwa.https://p.dw.com/p/4CXhfTalla