1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Riciki ya barke bayan kafa gwamnati a Isra'ila

June 17, 2021

Kwanaki kalilan bayan kafa sabuwar gwamnatin gamin gambiza a Isra'ila, wani sabon rikici ya barke tsakanin Faladinawa da Isra'ila, inda jiragen yakinta suka kaddamar da hare-hare kan Zirin Gaza.

https://p.dw.com/p/3v6y1
Erneute Angriffe in Gaza City
Hoto: Mahmud Hams/AFP

Kwanaki kalilan bayan kafa sabuwar gwamnatin gamin gambiza a Isra'ila, sabon rikici ya barke tsakanin Faladinawa da Isra'ila, inda jiragen yakinta suka kaddamar da hare-haren ramuwa kan Zirin Gaza, bayan fashewar wasu bala-balan da aka tura daga Zirin Gaza suka jawo tashin gobara a yankunan Isra'ila.