SiyasaRudani siyasa bayan mutuwar firaminista a Cote d'IvoireTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali Abdou Tasawa07/09/2020July 9, 2020Mutuwar firaministan kasar Cote d'Ivoire Amadou Gon Coulibaly ta haifar da rudanin siyasa a kasar musamman kasancewarsa mutum,an da jam'iyya mai mulki ta RHDP ke shirin tsayarwa takara a zaben shugaban kasa na tafe.https://p.dw.com/p/3f46fTalla