Rikici na ci-gaba da ruruwa a Bangui
March 27, 2014Talla
Duk da jibge sojojin kasa da kasa da aka yi a wasu sassa na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, ana ci-gaba da kai ruwa rana tsakanin musulmi da kiristocin kasar shekara guda bayan barkewar rikicin da ya biyo bayan hambarar da gwamnatin Francois Bozize.
Mawallafi: Mouhamadou Awal Balarabe
Edita: Mohammad Nasiru Awal