1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikici na ci-gaba da ruruwa a Bangui

March 27, 2014

Musulmi da Kiristocin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya na ci-gaba da kashe junansu, shekara guda bayan rikicen da ya biyo bayan hambarar da gwamnatin Francois Bozize.

https://p.dw.com/p/1BWeB
Hoto: picture alliance/AA

Duk da jibge sojojin kasa da kasa da aka yi a wasu sassa na Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, ana ci-gaba da kai ruwa rana tsakanin musulmi da kiristocin kasar shekara guda bayan barkewar rikicin da ya biyo bayan hambarar da gwamnatin Francois Bozize.

Mawallafi: Mouhamadou Awal Balarabe
Edita: Mohammad Nasiru Awal

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna

Rahotanni da Sharhuna